Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Kaduna karkashin jam’iyyar PDP, Hon. Isa Mohammed Ashiru, ya zargi gwamnatin jihar karkashin APC da gaza kula da makomar ilimi, yana...
Kungiyar Malaman Jami’a (ASUU) reshen Jami’ar Jihar Kaduna (KASU) ta sanar da komawa yajin aikin da aka dakatar, wanda zai fara nan take daga yau, Laraba...
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe, ta bayyana cewa habaka kwarewa da karfafa matasa su ne ginshikan tsarin tattalin arzikin Gwamna Uba Sani. Ta...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana cewa jita-jitar da ke yawo game da fashewar bam a unguwar Josawa Road, Abakpa, karamar hukumar Kaduna ta arewa, ba gaskiya...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta kaddamar da kwamitin tsare-tsare na musamman domin yaki da cutar zazzabin cizon sauro ta hanyar amfani da tsarin Seasonal Malaria Chemoprevention (SMC)...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta soke duk wata sayar da gidajen da ke cikin manyan makarantun masu tarihi a fadin jihar Kaduna, domin kare muradun jama’a da...
Jiga-jigan jam’iyyar APC a karamar hukumar Chikun sun gudanar da muhimmin taro domin nuna cikakken goyon bayan su ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Gwamna Uba...
A yau Asabar, Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Hajiya Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe, ta halarci bikin TUK HAM 2025 a matsayin bakuwa ta musamman. A jawabinta, Dakta...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta sanar da nadin sabbin manyan jami’ai domin karfafa ayyukan gwamnati da bunkasa ingancin shugabanci a ma’aikatun gwamnati. Wannan na kunshe ne cikin...
Kakakin Majalisar Wakilai na Tarayya, Rt. Hon. Abbas Tajuddeen, GCON, ya kaddamar da babban shirin tallafa wa jama’a a Zariya da yankin Zone One na Jihar...