Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana burinsa na ganin Kaduna ta zama gidan zaman lafiya da kowa zai zauna ba tare da tsoro ko...
Hukumar Tara Haraji ta Jihar Kaduna (KADIRS), ƙarƙashin jagorancin Shugabanta, Comrade Jerry Adams, ta karɓi tawagar shugabannin Kungiyar Direbobin Babura ta Najeriya (MOUN), reshen Jihar Kaduna,...
A ranar 10 ga Afrilu, 2025, wata guguwa mai tsanani ta afkawa Makarantar Sakandare ta Gwamnati da ke Agunu Dutse, a Karamar Hukumar Kachia ta Jihar...
Mai martaba Agom Kachia, HRH Zamani Dogonyaro, ya jagoranci tawaga zuwa ofishin Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kaduna, Sir James A. Kanyip, KSM;...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya karɓi tawagar shugabancin sabon jami’ar Federal University of Applied Sciences, Kachia, ƙarƙashin jagorancin Babban Malami addinin kirista, Bishop Matthew...
Gwamnan Kaduna, Malam Uba Sani, ta bakin Kwamishinan Shari’a na jihar, Sule Shuaibu (SAN), ya jinjinawa Hukumar DSS bisa cafke ‘yan bindiga da masu safarar makamai...
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana shirinta na ganawa da membobin kungiyar ASUU na Jami’ar Jihar Kaduna (KASU) don warware batun yajin aikin da ke gudana. Sakatare...
A ci gaba da kokarin Gwamna Uba Sani na bunkasa ingancin ilimin firamare a Jihar Kaduna, Shugaban Karamar Hukumar Kaduna North, Hon. Bashir Isah (The Lion),...
Masu ruwa da tsaki daga Karamar Hukumar Kachia sun kai ziyarar gani da ido kan wasu manyan ayyukan ci gaba da aka aiwatar a yankin, karkashin...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta raba jimillar Naira biliyan 11.67 daga Asusun Tarayya ga kananan hukumomi 23 domin watan Afrilu, kamar yadda aka bayyana a taron Kwamitin...