Gwamnatin Jihar Kaduna ta ƙaddamar da sabon kwamitin sanya ido da aka faɗaɗa kan Basic Health Care Provision Fund (BHCPF) domin inganta amfani da tallafin lafiyar...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya nuna godiya ga Alhaji Aliko Dangote bisa agajin buhunan shinkafa 35,000 domin rabawa a dukan kananan hukumomi 23 na...
Hukumar Kula da Ingancin Makarantu ta Jihar Kaduna (KSSQAA) ta gudanar da babban taron ma’aikata a ranar 6 ga Mayu, 2025, a karkashin jagorancin Darakta Janar,...
Bayan matsalolin da aka fuskanta sakamakon lalata kayan wutar lantarki a Karamar Hukumar Kagarko, an fara aikin dawo da hasken wutar lantarki karkashin jagorancin Shugaban Karamar...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya halarci taron kaddamar da tsarin National Agribusiness Policy Mechanism (NAPM) a fadar shugaban kasa, Abuja. An shirya taron ne...
Hukumar Kula da Tsare-tsaren Birane ta Jihar Kaduna (KASUPDA) ta kaddamar da Makon Ƙorafe-Ƙorafe na farkon zangon shekara 2025, a ofishinta na shiyyar Zaria. Wannan shiri...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana yadda tashin hankalin matsalar ruwan sha da jihar ke fama da ita ya shafi rayuwarsa tun bayan da...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa jihar Kaduna na daya daga cikin jihohin da suka fi samun zaman lafiya a Najeriya a halin...
A wani gagarumin mataki na goyon baya ga masarautun gargajiya, Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani tare da Kakakin Majalisar Wakilai ta Kasa, Rt. Hon. Tajudeen...
Hukumar Kula da Harkokin Sufuri ta Jihar Kaduna (KASTRA) ta samar da naira dubu uku kacal (₦3,000) a matsayin kudaden shiga a watanni uku farko na...