Gwamnatin Jihar Kaduna ta soke duk wata sayar da gidajen da ke cikin manyan makarantun masu tarihi a fadin jihar Kaduna, domin kare muradun jama’a da...
Jiga-jigan jam’iyyar APC a karamar hukumar Chikun sun gudanar da muhimmin taro domin nuna cikakken goyon bayan su ga Shugaba Bola Ahmed Tinubu da Gwamna Uba...
A yau Asabar, Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Hajiya Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe, ta halarci bikin TUK HAM 2025 a matsayin bakuwa ta musamman. A jawabinta, Dakta...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta sanar da nadin sabbin manyan jami’ai domin karfafa ayyukan gwamnati da bunkasa ingancin shugabanci a ma’aikatun gwamnati. Wannan na kunshe ne cikin...
Kakakin Majalisar Wakilai na Tarayya, Rt. Hon. Abbas Tajuddeen, GCON, ya kaddamar da babban shirin tallafa wa jama’a a Zariya da yankin Zone One na Jihar...
Kakakin Majalisar Wakilai ta Ƙasa, Rt. Hon. Tajudeen Abbas, ya samu gagarumar girmamawa yayin bikin yaye daliban jami’ar National Open University of Nigeria (NOUN) karo na...
Gwamnan Jihar Kaduna, Mai Girma Sanata Dakta Uba Sani, ya isa garin Jere da ke karamar hukumar Kagarko domin wakiltar Shugaban Ƙasa, Mai Girma Bola Ahmed...
Hukumar Fansho ta Jihar Kaduna ta fitar da jerin sunayen wadanda za su ci gajiyar biyan fansho, hakkokin mutuwa, da kuma hakkokin da suka taru tun...
A kokarin da gwamnatin jihar Kaduna ke yi na tabbatar da zaman lafiya, inganta tsaro da kare rayuka da dukiyoyin al’umma, mataimakiyar gwamna, Dr. Hadiza Sabuwa...
Jihar Kaduna ta gudanar da taron kwamitin raba kudaden asusun hadin gwiwa (JAAC) na watan Maris 2025. Taron wanda ya gudana a ranar Laraba 9 ga...