Ministan Ci gaban Matasa na Tarayya, Comrade Ayodele Olawande, ya bayyana godiyarsa ga Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, kan kafa Ma’aikatar Matasa a jihar. Ministan...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya nada sabbin kwamishinoni guda biyu tare da canja wurin aiki ga wani tsohon kwamishina, a wani mataki da gwamnatin...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa burinsa na shugabanci shi ne samar da ci gaba mai daidaito ga kowane yanki na jihar, ba...
Cikin wata gagarumar taro da ke cike da yabo da karramawa, ICAN ta ba wa Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, lambar yabo ta kwarewa, duk...
Shugabannin jam’iyyar APC na yankin Arewa maso Yamma sun amince da Shugaba Bola Ahmed Tinubu a matsayin ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar a zaben 2027....
Shugaban karamar hukumar Kagarko, Honourable Muhuyideen A. Umar, ya bukaci al’umma da su rungumi hadin kai da juriya don samun ci gaba mai dorewa. Muhuyideen ya...
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Dr Hadiza Sabuwa Balarabe, ta ce gwamnatin jihar za ta ci gaba da ƙarfafa jami’o’inta domin su shiga sahun gaba a jerin...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce tana shirye-shiryen karɓar zuba jari na dala miliyan 300 a fannin ma’adinai a jihar. Gwamna Uba Sani ne ya bayyana haka...
Kungiyar malaman jami’a ta ASUU reshen Jami’ar Kaduna (KASU) ta dakatar da yajin aikin da ta fara tun ranar 24 ga Afrilu, 2025. A wata takarda...
Jam’iyyar APC a karamar hukumar Sanga ta bayyana cikakken goyon bayanta ga Shugaba Bola Tinubu da Gwamna Uba Sani domin tsayawa takara a zaben 2027. Wannan...