…Kungiyar Ma’aikatan Wutar Lantarki Ta Ba da Wa’adin Kwana Bakwai An shiga wani sabon rikici a bangaren wutar lantarki a Kaduna, yayin da Kungiyar Ma’aikatan Wutar...
Kwamishinan illimi na jahar Kaduna, Farfesa Muhammad Sani Bello ya bayana yajin aikin Kungiyar malaman jami’a reshen jihar Kaduna ASUU-KASU a matsayin zagon ƙasa ga harkar...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin Dr. Saviour Enyiekere a matsayin Shugaban Hukumar Aikin Majalisar Dokoki ta Kasa (NASC) na tsawon shekaru biyar,...
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Dokta Mukhtar Ramalan Yero, ya bayyana dalilin da ya sa ya koma jam’iyyar All Progressives Congress (APC), yana mai cewa matakin nasa...
Hanyar Rigachikun – Tami – Birnin Yero da ke Karamar Hukumar Igabi na cigaba da samun ci gaba, godiya ga kokarin da gwamnatin Gwamna Uba Sani...
Bashir Saidu, tsohon Shugaban Ma’aikatan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya sami ‘yanci bayan shafe kwanaki 50 a tsare. Yanzu yana gida bayan abin da...
Gwamnan jihar Kaduna, Mai Girma Sanata Dakta Uba Sani, ya amince da naɗa sabbin mambobi biyu domin yin aiki a cikin Komitin musamman na aikin hajj....
Kwamishinan lafiya, Hajiya Umma K. Ahmed, ta yabawa jajircewar mai girma Sanata Uba Sani, gwamnan jihar Kaduna, wajen inganta ma’aikatan lafiya. Ta bayyana hakan ne a...
A kuduri aniyar ƙirƙirar yanayin kasuwanci mai kyau wanda zai karfafa zuba jari da habaka tattalin arziki a jihar Kaduna, domin samar da ayyukan yi da...
Fadar shugaban kasa Nijeria ta karama gwamna jahar Kaduna Sen. Uba Sani da lamban yabo na gwamna da yafi kokari akan kula da muhali. Bikin ya...