Labarai1 month ago
Gwamnatin Kaduna Ta Sake Jaddada Hadin Gwiwa Tsakanin Ta Da NNDC
Mataimakin Gwamnan Jihar Kaduna, Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe, ta karbi bakuncin shugabannin kamfanin cigaban Arewa, wato New Nigerian Development Company (NNDC), a yau Litinin, a fadar...