An gudanar da tantancewar ɗaliban da suka nemi tallafin karatu na shugaban karamar hukumar Zaria, Engr. Jamil Ahmad Muhammad Jaga, jiya Lahadi a sakatariyar karamar hukumar...
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Dr Hadiza Sabuwa Balarabe, ta ce gwamnatin jihar za ta ci gaba da ƙarfafa jami’o’inta domin su shiga sahun gaba a jerin...
Kungiyar malaman jami’a ta ASUU reshen Jami’ar Kaduna (KASU) ta dakatar da yajin aikin da ta fara tun ranar 24 ga Afrilu, 2025. A wata takarda...
Kungiyar malaman jami’oi ASUU reshen Jami’ar Jihar Kaduna (KASU) ta bayyana cewa sanarwar da shugaban jami’ar, Farfesa Abdullahi Musa, ya yi kan dakatar da yajin aikin...
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana shirinta na ganawa da membobin kungiyar ASUU na Jami’ar Jihar Kaduna (KASU) don warware batun yajin aikin da ke gudana. Sakatare...
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Kaduna karkashin jam’iyyar PDP, Hon. Isa Mohammed Ashiru, ya zargi gwamnatin jihar karkashin APC da gaza kula da makomar ilimi, yana...
Kungiyar Malaman Jami’a (ASUU) reshen Jami’ar Jihar Kaduna (KASU) ta sanar da komawa yajin aikin da aka dakatar, wanda zai fara nan take daga yau, Laraba...
Kaduna, Najeriya Gidauniyar Civic Impact for Sustainable Development Foundation (CISDF) ta yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna da ta kara kaimi wajen ware kudade domin ceto...
Kwamishinan illimi na jahar Kaduna, Farfesa Muhammad Sani Bello ya bayana yajin aikin Kungiyar malaman jami’a reshen jihar Kaduna ASUU-KASU a matsayin zagon ƙasa ga harkar...
Kungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya (ASUU), reshen jami’ar jihar Kaduna (KASU), ta fara yajin aiki na sai baba-ta-gani a ranar talata sakamakon matsalolin jin daɗin ma’aikata...