Shugaban Karamar Hukumar Soba, Hon. Muhammad Shehu Molash, ya fara aikin gyaran gadar da ya rushe tsakanin Tudun Saibu da Gimba a cikin karamar hukuma. Wannan...
Shugaban Karamar Hukumar Jaba a Jihar Kaduna, Hon. Larai Sylvia Ishaku, ta bayyana cewa za ta mai da hankali kan muhimman bangarori guda bakwai domin tabbatar...
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Dr. Hadiza Sabuwa Balarabe, ta karbi lambar girmamawa ta “Women of Impact” a fannin siyasa da shugabanci a wajen bikin Arise News...
A ci gaba da shirye-shiryen tallafa wa al’umma, dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Kaduna North, Hon. Mohammed Bello El-Rufai, ya bayyana cewa zai raba kayan...
Tsohon Sanatan da ya wakilci Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takara domin komawa Majalisar Dattawa a shekarar 2027. Da yake jawabi...
Igabi Kaduna. A shekarar 2025 a nasa rai karamar hukumar igabi ta jahar Kaduna za ta kashe kimani naira miliyan 140 gun sanyan solar Kan hanya...
Matuak Giwa, Kaduna Wani makiyayi da akalla shanu 12 sun mutu sakamakon tsawa a Matuak Giwa, cikin Gundumar Bondon, Masarautar Moro’a, da ke Karamar Hukumar Kaura...
A yayin bikin karamar Sallah, Mataimakin Shugaban Karamar Hukumar Zangon-Kataf, Honourable Godwin Ishaya Dandaura, ya miƙa gaisuwar Sallah ga al’ummar Musulmi na Zangon-Kataf, Jihar Kaduna, da...
Mohammed Bello El-Rufai, Dan majalisa mai wakiltar jama’ar Kaduna ta Arewa a majalisar taraya kuma Shugaban Kwamitin Tsare-Tsare na Bankuna, ya bayyana matuƙar damuwarsa kan kisan...
Hajiya Maryam Suleiman, Shugabar Mata ta Jam’iyyar APC a Jihar Kaduna, ta bayyana cikakken goyon bayanta ga Gwamna Uba Sani, inda ta nuna rashin jin daɗinta...