Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa burinsa na shugabanci shi ne samar da ci gaba mai daidaito ga kowane yanki na jihar, ba...
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Dr Hadiza Sabuwa Balarabe, ta ce gwamnatin jihar za ta ci gaba da ƙarfafa jami’o’inta domin su shiga sahun gaba a jerin...
Majalisar Dokokin Jihar Kaduna ta amince da kudurin doka da zai kafa Hukumar Kula da Makarantun Sakandare a jihar. An amince da kudurin ne bayan karatu...
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta karanta kudiri karo na biyu domin kafa makarantar noma da muhalli a Saminaka, karamar hukumar Lere. Kudirin, wanda aka gabatar a...
An fara gudanar da taron duba yadda aka cimma kudaden shiga da aka tsara na watanni ukun farko na shekarar 2025 a Jihar Kaduna. Taron ya...
Mataimakin Gwamnan Jihar Kaduna, Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe, ta karbi bakuncin shugabannin kamfanin cigaban Arewa, wato New Nigerian Development Company (NNDC), a yau Litinin, a fadar...
A yau, Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna kuma Jagorar Siyasa ta zone 3, Dr. Hadiza Sabuwa Balarabe, ta shirya taron tattaunawa da Shugabannin Kananan Hukumomi da Shugabannin...
Gwamna Uba Sani ya biya bashin kuɗin makaranta na ɗaliban Jihar Kaduna da ke karatu a ƙasashen waje, wanda ya kai $247,235.84 (Naira miliyan 407,937,750). Wannan...
A wani bangare na jajircewar wakilci da kishin kasa, Hon. Munira Suleiman Tanimu, mai wakiltar Lere ta Gabas a Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, ta cimma gagarumar...
Hon. Munira Suleiman Tanimu, Shugabar Masu Rinjaye a Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, ta gudanar da wani muhimmin taron masu ruwa da tsaki a gidan ta da...