A ranar Juma’a, 28 ga Maris, 2025, jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) reshen Jihar Kaduna ta bayyana cewa tsohon gwamnan jihar, Malam Nasir El-Rufai, ba mambanta...
Bashir Saidu, tsohon Shugaban Ma’aikatan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya sami ‘yanci bayan shafe kwanaki 50 a tsare. Yanzu yana gida bayan abin da...