A wani gagarumin mataki na goyon baya ga masarautun gargajiya, Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani tare da Kakakin Majalisar Wakilai ta Kasa, Rt. Hon. Tajudeen...
Hukumar Kula da Harkokin Sufuri ta Jihar Kaduna (KASTRA) ta samar da naira dubu uku kacal (₦3,000) a matsayin kudaden shiga a watanni uku farko na...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana burinsa na ganin Kaduna ta zama gidan zaman lafiya da kowa zai zauna ba tare da tsoro ko...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya karɓi tawagar shugabancin sabon jami’ar Federal University of Applied Sciences, Kachia, ƙarƙashin jagorancin Babban Malami addinin kirista, Bishop Matthew...
A wani yunƙuri na nuna ƙarfin tattalin arzikin Kaduna a idon duniya, Mataimakin Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Hadiza Balarabe, ta jagoranci wani muhimmin taro na kwamitin...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta raba jimillar Naira biliyan 11.67 daga Asusun Tarayya ga kananan hukumomi 23 domin watan Afrilu, kamar yadda aka bayyana a taron Kwamitin...
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe, ta bayyana cewa habaka kwarewa da karfafa matasa su ne ginshikan tsarin tattalin arzikin Gwamna Uba Sani. Ta...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana cewa jita-jitar da ke yawo game da fashewar bam a unguwar Josawa Road, Abakpa, karamar hukumar Kaduna ta arewa, ba gaskiya...
A yau Asabar, Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Hajiya Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe, ta halarci bikin TUK HAM 2025 a matsayin bakuwa ta musamman. A jawabinta, Dakta...
Her Excellency, Dr. Hadiza Sabuwa Balarabe, mataimakiyar gwamnan jihar Kaduna, ta kaddamar da sabon reshen Foresight Premier Hospital a garin Kaduna, tare da jaddada muhimmancin hadin...