Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya nuna godiya ga Alhaji Aliko Dangote bisa agajin buhunan shinkafa 35,000 domin rabawa a dukan kananan hukumomi 23 na...
An amince da kasafin kudin kananan hukumomin Jihar Kadun na shekarar 2025 wanda aka sanya wa taken “Ci gaba da Sauya Yankunan Karkara Domin Ingantaccen Cigaba”...