Gwamna Uba Sani ya biya bashin kuɗin makaranta na ɗaliban Jihar Kaduna da ke karatu a ƙasashen waje, wanda ya kai $247,235.84 (Naira miliyan 407,937,750). Wannan...
A wani bangare na jajircewar wakilci da kishin kasa, Hon. Munira Suleiman Tanimu, mai wakiltar Lere ta Gabas a Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, ta cimma gagarumar...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta ƙaddamar da sabon kwamitin sanya ido da aka faɗaɗa kan Basic Health Care Provision Fund (BHCPF) domin inganta amfani da tallafin lafiyar...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya nuna godiya ga Alhaji Aliko Dangote bisa agajin buhunan shinkafa 35,000 domin rabawa a dukan kananan hukumomi 23 na...
Hon. Munira Suleiman Tanimu, Shugabar Masu Rinjaye a Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, ta gudanar da wani muhimmin taron masu ruwa da tsaki a gidan ta da...
Kwamishinan Tsaro na Cikin Gida da Harkokin Gida na Jihar Kaduna, Dr. James Kanyip, ya bukaci a rungumi sabbin fasahohi domin kare makarantun Najeriya daga hare-haren...
Hukumar Kula da Ingancin Makarantu ta Jihar Kaduna (KSSQAA) ta gudanar da babban taron ma’aikata a ranar 6 ga Mayu, 2025, a karkashin jagorancin Darakta Janar,...
Bayan matsalolin da aka fuskanta sakamakon lalata kayan wutar lantarki a Karamar Hukumar Kagarko, an fara aikin dawo da hasken wutar lantarki karkashin jagorancin Shugaban Karamar...
Yar majalisar jihar dake wakiltar jama’ar Lere ta gabas, Hon. Munira Suleiman Tanimu shugaban masu rinjaye a majalisar jihar Kaduna, ta Gabatar da Kudirin Dokar Kafa...
Hukumar makarantar Nuhu Bamalli Polytechnic, Zariya ta karrama wasu daga cikin tsoffin ma’aikatan da suka taka rawar gani ci gaban makarantar tun daga zamanin KCAST har...