Tsohon dan majalisar dattijai, Sanata Shehu Sani daga Kaduna ta Tsakiya, ya bayyana rashin amincewarsa da nadin da aka ba shi na zama alkali a gasar...
Kamfani raraba wuta lantarki na Kaduna electric ya bayyana cewa sabin mitocin kan falwaya na biyan kudi wuta kafin amfani dasu basu da wata matsala. Kamfanin...
Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya yi gargaɗi mai ƙarfi ga shugabannin gargajiya, yana mai bukatar su dakatar da mamaye filaye ba bisa ka’ida ba...
A cikin wata gagarumar sauyi a bangaren man fetur da iskar gas na Najeriya, Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake tsara hukumar gudanarwar Kamfanin...
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Dr. Hadiza Sabuwa Balarabe, ta kasance cikin manyan baƙi na musamman da suka halarci bukin Hawan Daushe da aka gudanar a yau...
Karamar Hukumar Soba da ke Jihar Kaduna ta bayyana cewa za ta kashe Naira miliyan 205 don siyan motoci ga Shugaban Karamar Hukumar da Mataimakinsa a...
Shugaban Karamar Hukumar Soba, Hon. Muhammad Shehu Molash, ya fara aikin gyaran gadar da ya rushe tsakanin Tudun Saibu da Gimba a cikin karamar hukuma. Wannan...
Shugaban Karamar Hukumar Jaba a Jihar Kaduna, Hon. Larai Sylvia Ishaku, ta bayyana cewa za ta mai da hankali kan muhimman bangarori guda bakwai domin tabbatar...
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Dr. Hadiza Sabuwa Balarabe, ta karbi lambar girmamawa ta “Women of Impact” a fannin siyasa da shugabanci a wajen bikin Arise News...
A ci gaba da shirye-shiryen tallafa wa al’umma, dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Kaduna North, Hon. Mohammed Bello El-Rufai, ya bayyana cewa zai raba kayan...