Kwamishinan Harkokin Tsaro na Cikin Gida da Al’amuran Gida na Jihar Kaduna, Sir James A. Kanyip, KSM; PhD, ya halarci taron kasa kan gina zaman lafiya...
Hukumar Kula da Bayanai na kasa ta Jihar Kaduna (KADGIS) ta karɓi tawagar hukumar makamanciyar ta daga Jihar Taraba wadda ta zo ziyarar ban girma da...
Jihar Kaduna ta kafa tarihi a fannin bunkasa noma a Najeriya, inda ta zama jiha ta farko da ta kaddamar da Special Agro-Industrial Processing Zone (SAPZ)...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayar da umarnin sakin Naira biliyan 3.8 domin biyan kudaden fansho, hakkokin ma’aikatan da suka mutu. Gwamnan ya yanke...
Karamar Hukumar Kajuru da ke Jihar Kaduna ta bayyana cewa za ta kashe Naira miliyan 225 don siyan motoci ga Shugaban Karamar Hukumar da Mataimakinsa a...
Gwamnatin Jihar Kaduna, tare da hadin gwiwa Jobberman da Mastercard Foundation, ta gudanar da sabon taron neman aiki karo na biyu a dakin taro na Umaru...
Hukumar kula da bayanan filaye ta jihar Kaduna (KADGIS) ta karyata wani rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta, wanda ke zargin gwamnati jihar Kaduna...
Jakadan kasar Italiya a Najeriya, H.E. Lacopo Foti, ya kai ziyara ta farko a jihar Kaduna domin tattaunawa kan yadda za a karfafa dangantakar tattalin arziki...
Karamar Hukumar Kachia da ke Jihar Kaduna ta bayyana cewa za ta kashe Naira miliyan 205 don siyan motoci ga Shugaban Karamar Hukumar da Mataimakinsa a...
Shugaban ƙaramar hukumar Soba, Hon. Muhammad Shehu Molash, ya karbi bakuncin injiniyar da zai jagoranci gina sabon asibitin kula da marasa lafiya a garin FarinKasa, wanda...