A yau Laraba, Hon. Jafaru Ahmed, shugaban karamar hukumar Lere, ya jagoranci taron tsaro na wata-wata a zauren majalisar karamar hukumar. Taron ya samu halartan wakilan...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bukaci Alhazai 4,062 da ke shirin tafiya Hajji daga jihar da su zama wakilai Kaduna da Najeriya na gari...
Mataimakin Gwamnan Jihar Kaduna, Dakta Hadiza Sabuwa Balarabe, ta karbi bakuncin shugabannin kamfanin cigaban Arewa, wato New Nigerian Development Company (NNDC), a yau Litinin, a fadar...
A yau, Gwamnan Jihar Kaduna, Mallam Senator Uba Sani, tare da goyon bayan Majalisar Karamar Hukumar Kagarko, ya kaddamar da aikin sake haɗa wutar lantarki a...
A yau, Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna kuma Jagorar Siyasa ta zone 3, Dr. Hadiza Sabuwa Balarabe, ta shirya taron tattaunawa da Shugabannin Kananan Hukumomi da Shugabannin...
Kwamishinan Tsaro da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kaduna, Sir James Atung Kanyip (PhD), ya bukaci shugabannin Fulani da su kasance jakadun zaman lafiya da fahimta...
A yau ne aka gudanar da taron karo na uku na kwamitin dabarun bunkasa jarin dan adam da zuba jari na zamantakewa a jihar Kaduna, karkashin...
Jam’iyyar APC a Karamar Hukumar Kudan na jihar Kaduna, ta samu ɗaukaka a jiya bayan gudanar da bikin bude sabbin ofisoshi guda 10 a cikin mazabu...
A ranar Asabar, 10 ga Mayu, 2025, Gwamnonin Arewa da Sarakunan Gargajiya sun yi taro a Kaduna domin tattauna matsalolin tsaro da sauran kalubale da suka...
Gwamna Uba Sani Na Karbar Taron Gwamnonin Arewa da Sarakunan Gargajiya a Kaduna Gwamna Uba Sani na Jihar Kaduna yana karbar taron Gwamnonin Jihohin Arewa da...