Babban Akanta Janar na Jihar Kaduna, Bashir Suleiman Zuntu, ya jagoranci wani taron gaggawa da ya hada da jami’an Ma’aikatar Kudi ta Jihar Kaduna, Hukumar Fansho...
Jama’ar garin Maskawa da ke cikin yankin Dan-Alhaji sun shiga cikin farin ciki da godiya bayan kammala aikin rijiyar burtsatse mai amfani da hasken rana (solar),...
Kakakin Majalisar Wakilai na Tarayya, Rt. Hon. Abbas Tajuddeen, GCON, ya kaddamar da babban shirin tallafa wa jama’a a Zariya da yankin Zone One na Jihar...
A ranar Litinin, 14 ga Afrilu, 2025, an kafa tarihi a Jihar Kaduna yayin da Majalisar Dokoki ta jihar ta shirya taron horarwa na farko da...
Kakakin Majalisar Wakilai ta Ƙasa, Rt. Hon. Tajudeen Abbas, ya samu gagarumar girmamawa yayin bikin yaye daliban jami’ar National Open University of Nigeria (NOUN) karo na...
Gwamnan Jihar Kaduna, Mai Girma Sanata Dakta Uba Sani, ya isa garin Jere da ke karamar hukumar Kagarko domin wakiltar Shugaban Ƙasa, Mai Girma Bola Ahmed...
Hukumar Fansho ta Jihar Kaduna ta fitar da jerin sunayen wadanda za su ci gajiyar biyan fansho, hakkokin mutuwa, da kuma hakkokin da suka taru tun...
A kokarin da Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ke yi na yaki da laifukan ta’addanci da fashi da makami, an samu gagarumin nasara a wasu sabbin ayyukan...
A kokarin da gwamnatin jihar Kaduna ke yi na tabbatar da zaman lafiya, inganta tsaro da kare rayuka da dukiyoyin al’umma, mataimakiyar gwamna, Dr. Hadiza Sabuwa...
Jihar Kaduna ta gudanar da taron kwamitin raba kudaden asusun hadin gwiwa (JAAC) na watan Maris 2025. Taron wanda ya gudana a ranar Laraba 9 ga...