Jam’iyyar APC a karamar hukumar Sanga ta bayyana cikakken goyon bayanta ga Shugaba Bola Tinubu da Gwamna Uba Sani domin tsayawa takara a zaben 2027. Wannan...
Kungiyar malaman jami’oi ASUU reshen Jami’ar Jihar Kaduna (KASU) ta bayyana cewa sanarwar da shugaban jami’ar, Farfesa Abdullahi Musa, ya yi kan dakatar da yajin aikin...
Iyalan Lance Corporal Auwal Shehu, wani soja da ya rasa ransa a wani hari da Boko Haram suka kai a garin Marte, Jihar Borno, sun samu...
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta karanta kudiri karo na biyu domin kafa makarantar noma da muhalli a Saminaka, karamar hukumar Lere. Kudirin, wanda aka gabatar a...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kaddamar da masana’antar sarrafa lithium ta farko a Najeriya. Masana’antar, wadda ke Kangimi kan hanyar Kaduna-Jos, za ta rika...
Rundunar ’yan sandan Jihar Kaduna ta ce ta samu nasarar cafke mutane biyu da ake zargi da hannu cikin satar shanu a yankin kudancin jihar. Mai...
An fara gudanar da taron duba yadda aka cimma kudaden shiga da aka tsara na watanni ukun farko na shekarar 2025 a Jihar Kaduna. Taron ya...
Shugabar Karamar Hukumar Jaba, Hon. Larai Sylvia Ishaku, ta kai ziyara zuwa kauyen Ramindop a ranar Laraba bayan wata iska mai ƙarfi tayi sanadiyar lalata gidaje...
Shugaban karamar hukumar Kagarko da ke jihar Kaduna, Hon. Muhuyideen A. Umar, ya jagoranci taron tsaro tare da jami’an tsaro da shugabannin al’umma domin duba halin...
Hukumar Tsara Birane da Raya Garuruwa ta Jihar Kaduna (KASUPDA) ta ƙaddamar da sabon shafin yanar gizo mai suna www.kasupdapermit.com, domin sauƙaƙa harkokin neman lasisin gine-gine...