Gwamnatin Jihar Kaduna ta bayyana cewa jita-jitar da ke yawo game da fashewar bam a unguwar Josawa Road, Abakpa, karamar hukumar Kaduna ta arewa, ba gaskiya...
A kokarin da Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ke yi na yaki da laifukan ta’addanci da fashi da makami, an samu gagarumin nasara a wasu sabbin ayyukan...