Kamfani raraba wuta lantarki na Kaduna electric ya bayyana cewa sabin mitocin kan falwaya na biyan kudi wuta kafin amfani dasu basu da wata matsala. Kamfanin...
Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Uba Sani, ya yi gargaɗi mai ƙarfi ga shugabannin gargajiya, yana mai bukatar su dakatar da mamaye filaye ba bisa ka’ida ba...
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Dr. Hadiza Sabuwa Balarabe, ta kasance cikin manyan baƙi na musamman da suka halarci bukin Hawan Daushe da aka gudanar a yau...
Shugaban Karamar Hukumar Soba, Hon. Muhammad Shehu Molash, ya fara aikin gyaran gadar da ya rushe tsakanin Tudun Saibu da Gimba a cikin karamar hukuma. Wannan...
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Dr. Hadiza Sabuwa Balarabe, ta karbi lambar girmamawa ta “Women of Impact” a fannin siyasa da shugabanci a wajen bikin Arise News...
Matuak Giwa, Kaduna Wani makiyayi da akalla shanu 12 sun mutu sakamakon tsawa a Matuak Giwa, cikin Gundumar Bondon, Masarautar Moro’a, da ke Karamar Hukumar Kaura...
A yayin bikin karamar Sallah, Mataimakin Shugaban Karamar Hukumar Zangon-Kataf, Honourable Godwin Ishaya Dandaura, ya miƙa gaisuwar Sallah ga al’ummar Musulmi na Zangon-Kataf, Jihar Kaduna, da...
Mohammed Bello El-Rufai, Dan majalisa mai wakiltar jama’ar Kaduna ta Arewa a majalisar taraya kuma Shugaban Kwamitin Tsare-Tsare na Bankuna, ya bayyana matuƙar damuwarsa kan kisan...
Sanata Lawal Adamu Usman ya bayyana matuƙar takaici kan kisan gilla da aka yi wa wasu ‘yan Arewa a Jihar Edo, yana mai cewa wannan danyen...
Kaduna, Najeriya Gidauniyar Civic Impact for Sustainable Development Foundation (CISDF) ta yi kira ga Gwamnatin Jihar Kaduna da ta kara kaimi wajen ware kudade domin ceto...