Hukumar Tara Haraji ta Jihar Kaduna (KADIRS), ƙarƙashin jagorancin Shugabanta, Comrade Jerry Adams, ta karɓi tawagar shugabannin Kungiyar Direbobin Babura ta Najeriya (MOUN), reshen Jihar Kaduna,...
A ranar 10 ga Afrilu, 2025, wata guguwa mai tsanani ta afkawa Makarantar Sakandare ta Gwamnati da ke Agunu Dutse, a Karamar Hukumar Kachia ta Jihar...
A wani yunƙuri na nuna ƙarfin tattalin arzikin Kaduna a idon duniya, Mataimakin Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Hadiza Balarabe, ta jagoranci wani muhimmin taro na kwamitin...
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana shirinta na ganawa da membobin kungiyar ASUU na Jami’ar Jihar Kaduna (KASU) don warware batun yajin aikin da ke gudana. Sakatare...
Hukumar KASTELEA za ta kashe naira miliyan 48 gun maida motocin aikin ta zuwa CNG daga anfani da man fetur a shekarar 2025. Bayanin kashe kudin...
A ranar Alhamis, 24 ga Afrilu, 2025, shugaban karamar hukumar Lere, Hon. Jafaru Ahmed, ya karɓi shugabannin Kungiyar Matasa Masu Rajin Cigaban Saminaka (SAYPA) a ofishinsa...
Masu ruwa da tsaki daga Karamar Hukumar Kachia sun kai ziyarar gani da ido kan wasu manyan ayyukan ci gaba da aka aiwatar a yankin, karkashin...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta raba jimillar Naira biliyan 11.67 daga Asusun Tarayya ga kananan hukumomi 23 domin watan Afrilu, kamar yadda aka bayyana a taron Kwamitin...
Tsohon ɗan takarar gwamnan jihar Kaduna karkashin jam’iyyar PDP, Hon. Isa Mohammed Ashiru, ya zargi gwamnatin jihar karkashin APC da gaza kula da makomar ilimi, yana...
Kungiyar Malaman Jami’a (ASUU) reshen Jami’ar Jihar Kaduna (KASU) ta sanar da komawa yajin aikin da aka dakatar, wanda zai fara nan take daga yau, Laraba...