Bayan matsalolin da aka fuskanta sakamakon lalata kayan wutar lantarki a Karamar Hukumar Kagarko, an fara aikin dawo da hasken wutar lantarki karkashin jagorancin Shugaban Karamar...
Yar majalisar jihar dake wakiltar jama’ar Lere ta gabas, Hon. Munira Suleiman Tanimu shugaban masu rinjaye a majalisar jihar Kaduna, ta Gabatar da Kudirin Dokar Kafa...
Hukumar makarantar Nuhu Bamalli Polytechnic, Zariya ta karrama wasu daga cikin tsoffin ma’aikatan da suka taka rawar gani ci gaban makarantar tun daga zamanin KCAST har...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya halarci taron kaddamar da tsarin National Agribusiness Policy Mechanism (NAPM) a fadar shugaban kasa, Abuja. An shirya taron ne...
Hukumar Tattara Kudaden Shiga ta Jihar Kaduna (KADIRS) ta nesanta kanta daga rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta da wani gidan rediyo ya wallafa,...
Hukumar Kula da Tsare-tsaren Birane ta Jihar Kaduna (KASUPDA) ta kaddamar da Makon Ƙorafe-Ƙorafe na farkon zangon shekara 2025, a ofishinta na shiyyar Zaria. Wannan shiri...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana yadda tashin hankalin matsalar ruwan sha da jihar ke fama da ita ya shafi rayuwarsa tun bayan da...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa jihar Kaduna na daya daga cikin jihohin da suka fi samun zaman lafiya a Najeriya a halin...
A wani gagarumin mataki na goyon baya ga masarautun gargajiya, Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani tare da Kakakin Majalisar Wakilai ta Kasa, Rt. Hon. Tajudeen...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana burinsa na ganin Kaduna ta zama gidan zaman lafiya da kowa zai zauna ba tare da tsoro ko...