Lere, Kaduna – Najeriya A ci gaba da kokarinta na tallafawa al’ummarta yayin azumin Ramadan, Hon. Munira Suleiman Tanimu, mamba a Majalisar Dokokin Jihar Kaduna mai...
Kaduna, Najeriya – A kokarinsa na inganta kiwon lafiya a Jihar Kaduna, Gwamna Uba Sani ya amince da daukar sabbin ma’aikatan lafiya 2,000, wanda ya kunshi...
Maraban Rido, Kaduna – Wani ɗan takarar kujerar Majalisar Wakilai mai wakiltar Chikun/Kajuru, Comrade Yakubu Waziri, ya gudanar da aikin gyaran titin Maraban Rido, wata muhimmiyar...
ZARIA, KADUNA – Komishinar Lafiya ta Jihar Kaduna, Hajiya Umma K. Ahmed, ta jagoranci wata tawaga domin duba ci gaban ayyukan inganta cibiyoyin kiwon lafiya da...
Jaba, Kaduna – A kokarin bunkasa aikin noma da tabbatar da wadatar abinci, Shugabar Karamar Hukumar Jaba, Hon. Larai Sylvia Ishaku, ta kaddamar da Shirin Tallafin...
Shugaban Hukumar Kudin Shiga Na Ciki Gida Ta Jihar Kaduna (KADIRS), Kwamared Jerry Adams, ya fito fili ya karyata ikirarin da tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam...
Kwamishinan Tsaro na Cikin Gida da Harkokin Gida na Jihar Kaduna, Sir James A. Kanyip KSM; PhD, ya karɓi bakuncin Shugaban Kungiyar Masu Adaidaita Sahu ta...
A yau, Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kaduna ta gudanar da taron gudanar da ayyuka na yau da kullum, wanda Kwamishiniyar Lafiya, Hajiya Umma K. Ahmed, ta...
Mataimakiyar Gwamnan Jihar Kaduna, Dr. Hadiza Sabuwa Balarabe, ta wakilci Gwamna, Mai Girma Sanata (Dr.) Uba Sani, a matsayin Bako na Musamman a wajen bude horo...
Gwamna Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya karɓi baƙuncin Jakadan Amurka a Najeriya Mai Girma Mr. Richard M. Mills Jr, a gidan gwamnati dake Kaduna. A...