Gwamnatin Jihar Kaduna ta sanar da nadin sabbin manyan jami’ai domin karfafa ayyukan gwamnati da bunkasa ingancin shugabanci a ma’aikatun gwamnati. Wannan na kunshe ne cikin...
A cikin wata gagarumar sauyi a bangaren man fetur da iskar gas na Najeriya, Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya amince da sake tsara hukumar gudanarwar Kamfanin...
Gwamnan Jihar Kaduna, Mai Girma Sanata (Dr) Uba Sani, ya naɗa Mai Martaba Sarkin Kauru, Alhaji Ya’u Shehu Usman, a matsayin Amirul Hajj kuma jagoran tawagar...
Bashir Saidu, tsohon Shugaban Ma’aikatan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya sami ‘yanci bayan shafe kwanaki 50 a tsare. Yanzu yana gida bayan abin da...
Gwamnan jihar Kaduna, Mai Girma Sanata Dakta Uba Sani, ya amince da naɗa sabbin mambobi biyu domin yin aiki a cikin Komitin musamman na aikin hajj....