Connect with us
Blinking Dot and Text
Ku Saurare Mu Kaitsaye
Kai Tsaye:
Babu sabbin labarai a yanzu.

Labarai

Bello Elrufai ya biya ma dalibai 130 kudin jarabawar JAMB

Published

on

Dan majalisa tarayya mai wakiltar al’umar kaduna ta Arewa Hon. Bello Elrufai, ya biya wa dalibai 130 kudin jarabawar JAMB na shekarar 2025/2026.

Bayanin hakan na kunshen ne a wata sanarwa da dan majalisar ya walafa a shafin sa na dandalin Facebook a ranar talata.

Dalibai 130 sun hada da dalibai daga unguwannin Ebira, kristoci da dalibai masu bukata ta musamandake gundumar Kaduna ta Arewa inda yake wakilta.

Bello ya kuma yabba da na mijin kokarin da kwamitin karkashin jagoranci mai bashi shawara akan harka illimi sukayi gun tabatar da aikin zakulo da biyan kudin ga dalibai.

KA/KI NA DA LABARI ?

Muna maraba da labarai daga gare ku. Idan ka/ki na da wani abu da ya dace da wallafa, a turo mana ta imel:

kadunareports@gmail.com

Copyright © 2024 kaduna Reports.