Kakakin Majalisar Wakilai ta Ƙasa, Rt. Hon. Tajudeen Abbas, ya samu gagarumar girmamawa yayin bikin yaye daliban jami’ar National Open University of Nigeria (NOUN) karo na...
Gwamnan Jihar Kaduna, Mai Girma Sanata Dakta Uba Sani, ya isa garin Jere da ke karamar hukumar Kagarko domin wakiltar Shugaban Ƙasa, Mai Girma Bola Ahmed...
Hukumar Fansho ta Jihar Kaduna ta fitar da jerin sunayen wadanda za su ci gajiyar biyan fansho, hakkokin mutuwa, da kuma hakkokin da suka taru tun...
A kokarin da Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ke yi na yaki da laifukan ta’addanci da fashi da makami, an samu gagarumin nasara a wasu sabbin ayyukan...
A kokarin da gwamnatin jihar Kaduna ke yi na tabbatar da zaman lafiya, inganta tsaro da kare rayuka da dukiyoyin al’umma, mataimakiyar gwamna, Dr. Hadiza Sabuwa...
Jihar Kaduna ta gudanar da taron kwamitin raba kudaden asusun hadin gwiwa (JAAC) na watan Maris 2025. Taron wanda ya gudana a ranar Laraba 9 ga...
Kwamishinan Harkokin Tsaro na Cikin Gida da Al’amuran Gida na Jihar Kaduna, Sir James A. Kanyip, KSM; PhD, ya halarci taron kasa kan gina zaman lafiya...
Hukumar Kula da Bayanai na kasa ta Jihar Kaduna (KADGIS) ta karɓi tawagar hukumar makamanciyar ta daga Jihar Taraba wadda ta zo ziyarar ban girma da...
Jihar Kaduna ta kafa tarihi a fannin bunkasa noma a Najeriya, inda ta zama jiha ta farko da ta kaddamar da Special Agro-Industrial Processing Zone (SAPZ)...
Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayar da umarnin sakin Naira biliyan 3.8 domin biyan kudaden fansho, hakkokin ma’aikatan da suka mutu. Gwamnan ya yanke...