Sen. Lawal Adamu, wanda ke wakiltar Kaduna ta tsakiya a majalisar dattawa, ya sake nuna jajircewarsa wajen taimakawa al’ummar mazabarsa, inda ya ware Naira Miliyan 500,000,000.00...
…Kungiyar Ma’aikatan Wutar Lantarki Ta Ba da Wa’adin Kwana Bakwai An shiga wani sabon rikici a bangaren wutar lantarki a Kaduna, yayin da Kungiyar Ma’aikatan Wutar...
…Yayin da Al’ummar Zariya Suka Karrama Shi Kan Hidima Ga Al’umma Kakakin Majalisar Wakilai, Rt. Hon. Abbas Tajudeen, Ph.D., GCON, ya bukaci a samar da hanyoyin...
A jiya, Hon. Mohammed Bello El-Rufai, dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Kaduna North, ya raba tallafin kuɗi na Naira miliyan 32 ga wasu daga cikin...
Kwamishinan illimi na jahar Kaduna, Farfesa Muhammad Sani Bello ya bayana yajin aikin Kungiyar malaman jami’a reshen jihar Kaduna ASUU-KASU a matsayin zagon ƙasa ga harkar...
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗin Dr. Saviour Enyiekere a matsayin Shugaban Hukumar Aikin Majalisar Dokoki ta Kasa (NASC) na tsawon shekaru biyar,...
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Dokta Mukhtar Ramalan Yero, ya bayyana dalilin da ya sa ya koma jam’iyyar All Progressives Congress (APC), yana mai cewa matakin nasa...
Hanyar Rigachikun – Tami – Birnin Yero da ke Karamar Hukumar Igabi na cigaba da samun ci gaba, godiya ga kokarin da gwamnatin Gwamna Uba Sani...
Bashir Saidu, tsohon Shugaban Ma’aikatan tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya sami ‘yanci bayan shafe kwanaki 50 a tsare. Yanzu yana gida bayan abin da...
Gwamnan jihar Kaduna, Mai Girma Sanata Dakta Uba Sani, ya amince da naɗa sabbin mambobi biyu domin yin aiki a cikin Komitin musamman na aikin hajj....